16/02/2026
A makon da s**a gabata ne fadar mai girma sarkin unguwan rimi ta nada sabbin wakilai hade da sabon sarkin Malamai na unguwan rimi wasu daga ciki sun gaje mukamin ne daga wajan iyayen su wanda Allah yayi masu rasuwa wasu kuma jajir cewan sune da nuna kishin al umma ne ya Allah ya basu wan nan muka min da kuma sauran iyayen wan nan gunduma tamu mai al barka da Malaman mu masu al barka Allah ya saka ma kowa da alheri Allah ya taya ku riko ππ»Haruna AbdulrasheedHausa News Today