15/05/2024
YANZU-YANZU: An k**a mutumin da ya kulle masallaci ya banka wuta a Kano
Daga shafin A Yau
Rundunar yan sanda ta k**a mutumin da ya garƙame masallaci ya banka wuta ana tsaka da sallar Asuba yau a ƙauyen Gadan dake karamar hukumar Gezawa a jihar Kano,
Kakakin rundunar yan sandan Kano Haruna Kiyawa ya ce sunansa Shafi’u Abubakar dan shekara 38 kuma ya amsa zargin da ake yi masa, sai dai ya ce lamarin yana da nasaba da rikicin gado,
A Yau ta ruwaito Mutum 24 ne s**a ƙone a wutar, maza 20 da ƙananan yara 4 kuma tuni an kaisu asibitin Ƙwararru na Murtala Mohammed dake Kano domin yi masu magani
Matashin ya ce da gangan ya banka wutar don yana son ya ka$he wasu mutane ne da s**a cinya mashi rabon gadonsa wanda ya hange su a masallacin kafin ya banka wutar....
Kuyi following shafin Tauraruwa hausa / LIKE & SHARE